Tuesday, May 19
Shadow

Majalisar tarayya zata yi zama na musamman dan karrama Buhari

Rahotanni sun bayyana cewa, majalisar tarayya zata yi zama na musamman dan karrama tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.

Majalisar zata yi wannan zaman ne ranar Laraba.

Karanta Wannan  Kalli Hoto: Yanda wani mutum ya Kàshè kansa a Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *