Wednesday, April 29
Shadow

Majalisar tarayya zata yi zama na musamman dan karrama Buhari

Rahotanni sun bayyana cewa, majalisar tarayya zata yi zama na musamman dan karrama tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.

Majalisar zata yi wannan zaman ne ranar Laraba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Wani sabin yayi da ya fito tsakanin 'yan matan Arewa: Idan Bamu samu mijin aure ba, zamu koma Qaruwanchy>>Inji Wadannan 'yan matan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *