Thursday, December 25
Shadow

Matar Gwamnan jihar Borno ta karrama ma’aikataciya me daukar albashin Naira 30,000 data mayar da Naira Miliyan 4.8 da aka tura mata bisa kuskure kyautar Naira miliyan 1

Matar gwamnan jihar Borno, Dr. Falmata Babagana Zulum ta karrama Faiza Abdullahi wadda karamar ma’aikaciyace dake daukar Albashin Naira dubu 30 bayan da ta mayar da Naira Miliyan 4.8 ds aka tura mata bisa kuskure.

Hakanan matar gwamnan ta bata kayan abinci da sauran kyautuka.

Faiza dake aiki a jami’ar Maiduguri, UNIMAID ta bayyana cewa ta mayar da kudin da aka tura mata ne saboda tsoron Allah.

Karanta Wannan  Watanni 7 bayan da Kotun koli tace a rika baiwa kananan hukumomi kudadensu kai tsaye ba tare da sun bi ta hannun gwamnoni ba har yanzu ba'a aiwatar da hukuncin ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *