Friday, December 26
Shadow

Matashiya ta aika kanta Lakhira saboda an tursasa mata auren abokin mahaifinta a jihar Borno

Wata matashiya a garin Gubio na jihar Borno ta Khashye kanta saboda mahaifinta ya tursasa mata sai ta auri abokinsa.

Rahotan yace lamarin ya farune ranar lahadi da misalin karfe 6:20 na yamma.

Matashiyar dai tana da wanda take so amma mahaifinta ya tursasa mata sai ta auri wanda bata so.

Wani ma’aikacin sa kai a garin ya bayyana cewa lamarin ya jefa mutane cikin jimami.

Karanta Wannan  Za a fara rijistar baƙi a jihar Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *