Thursday, September 10
Shadow

Matashiya ta aika kanta Lakhira saboda an tursasa mata auren abokin mahaifinta a jihar Borno

Wata matashiya a garin Gubio na jihar Borno ta Khashye kanta saboda mahaifinta ya tursasa mata sai ta auri abokinsa.

Rahotan yace lamarin ya farune ranar lahadi da misalin karfe 6:20 na yamma.

Matashiyar dai tana da wanda take so amma mahaifinta ya tursasa mata sai ta auri wanda bata so.

Wani ma’aikacin sa kai a garin ya bayyana cewa lamarin ya jefa mutane cikin jimami.

Karanta Wannan  Mahaifina wan Farfesa Isa Ali Pantami ne uwa daya uba daya amma bai taba amfanar dani da komai ba>>Inji Wannan bawan Allahn

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *