Friday, July 17
Shadow

Matashiya ta aika kanta Lakhira saboda an tursasa mata auren abokin mahaifinta a jihar Borno

Wata matashiya a garin Gubio na jihar Borno ta Khashye kanta saboda mahaifinta ya tursasa mata sai ta auri abokinsa.

Rahotan yace lamarin ya farune ranar lahadi da misalin karfe 6:20 na yamma.

Matashiyar dai tana da wanda take so amma mahaifinta ya tursasa mata sai ta auri wanda bata so.

Wani ma’aikacin sa kai a garin ya bayyana cewa lamarin ya jefa mutane cikin jimami.

Karanta Wannan  Mutanen dake zaune kusa da iyakar Najeriya da Nijar sun shiga fargaba biyo bayan sa in sar data barke tsakanin kasashen biyu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *