Friday, May 23
Shadow

Mu yarbawa ba zamu kara yadda wani ya zagi Tinubu ba saboda a wajan mu dan lelene>>Inji Doyin Okupe

Tsohon me magana da yawun shugaban kasa, Doyin Okupe ya bayyana cewa su yarbawa ba zasu kara yadda a rika zagin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba.

Yace Tinubu dan lelene a wajansu.

Ya bayyana hakane a hirar da gidan talabijin na Channels TV suka yi dashi.

Saidai yace idan abubuwa a yanzu basa tafiya yanda ya kamata a yi hakuri nan gaba komai zai daidaita.

Karanta Wannan  Ba A Taɓa Gwamnatin Da Ta Kawo Wa Nijeriya Bàĺà'ì Da Mùśìbà Kamar Gwamnatin Buhari Ba, Cewar Attahiru Bafarawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *