
Mai martaba Sarkin Daura Alhaji Umar Farouk ya bayyana cewa ba domin kuɗi Masarautar ke nade-naden sarauta ba, suna yi ne domin neman Aljannah.
An jiyo Sarkin ya bayyana haka ne a cikin wani faifan bidiyo da ya karaɗe kafafen yada labarai, ya yin da masarautar ke naɗa wani muƙami. Mene ne ra’ayoyin ku?
Me za ku ce?