Thursday, December 25
Shadow

Najeriya zata fara fitar da man fetur zuwa kasashen waje

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, Najeriya zata fara fitar da man fetur zuwa kasashen waje.

Karamin ministan man fetur, Dr Heineken Lokpobiri ne ya bayyana hakan a wajan taron ma’aikatan man fetur da aka gudanar.

Yace duk da kalubalen da Najeriya ke fuskanta wajan wadata cikin gida da Man fetur, kasar zata kuma kaiwa kasashen Afrika ta yamma man fetur din.

Karanta Wannan  Mùtùwàr 'yan Kwallon Kano, da Mùtùwàr mutane a Ambaliyar ruwan Jihar Naija, Kunki dakar mataki, kun bari mutane na ta mùtùwà>>Atiku Abubakar ya caccaki Gwamnatin Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *