Friday, December 5
Shadow

Nice wadda aka fi tattauna batunta a kafafen sada zumunta a Arewa, dan haka duk wanda yasa ya taba yin magana akai na amma bai yi magana akan daliban jihar Kebbi ba, Na Zhaghi Babansa>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain

Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain ta bayyana cewa, duk wanda itace aka fi tattauna batunta a kafafen sada zumunta na Arewa.

Tace dan haka duk wanda yasan ya taba magana a kanta, a yanzu tana son ya fito yayi magana akan dalibai mata na jihar Kebbi da aka yo garkuwa dasu.

Tace duk wanda bai yi ba ta zagi Ubansa.

Karanta Wannan  Dalilin da yasa Tinubu yaki baka Minista shine ka taba zagin Annabi Isa(AS), sannan An zarge ka da hannu a kkàshe 'yan Shi'a, sannan kuma ka yi barazanar kkàshè Turawa>>Reno Omokri ya mayarwa da El-Rufai Martani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *