Wednesday, April 8
Shadow

Nice wadda aka fi tattauna batunta a kafafen sada zumunta a Arewa, dan haka duk wanda yasa ya taba yin magana akai na amma bai yi magana akan daliban jihar Kebbi ba, Na Zhaghi Babansa>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain

Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain ta bayyana cewa, duk wanda itace aka fi tattauna batunta a kafafen sada zumunta na Arewa.

Tace dan haka duk wanda yasan ya taba magana a kanta, a yanzu tana son ya fito yayi magana akan dalibai mata na jihar Kebbi da aka yo garkuwa dasu.

Tace duk wanda bai yi ba ta zagi Ubansa.

Karanta Wannan  Majalisar Tarayya na shirin yin dokar hana masu gidajen haya yin karin da ya wuce kaso 20 cikin 100

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *