Thursday, February 26
Shadow

Nima na ji dadin Rashin Buhari>>Inji Mawakin Kudu, Portable

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Mawakin kudancin Najeriya, Portable ya bayyana cewa, shima ya ji dadin rashin Buhari.

Yace saboda Buharinne yasa aka harbi Mutane a lokacin zanga-zangar EndSars a Lekki Toll Gate.

Yace shi mutuwar da Buhari ma yayi bata mai dadi ba, abinda yake ao shine Buhari ya dawo ya sake Mutuwa.

https://twitter.com/ChuksEricE/status/1944647021098311873?t=GVwLhC1t49z5MJ4lWGq_Jg&s=19

An zargi jami’an tsaro da kashe masu zanga-zangar EndSARs abinda suka karyata.

Karanta Wannan  Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sha Alwashin daukar mataki akan Malam Lawan Triumph bayan da aka kai masa korafi akan kalaman da yayi kan Janabin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *