Wednesday, March 18
Shadow

Nuhu Ribadu ya je Jihar Naija inda ya hadu da iyayen daliban makarantar St. Mary’s

Me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya kai ziyara Kontagora jihar Naija a yau inda ya gana da iyayen daliban makarantar St. Mary’s da aka yi garkuwa dasu.

Wannan na daga cikin shirin gwamnatin tarayya na kawo karshen matsalar da kuma nunawa iyayen daliban damuwa da halin da suke ciki.

Karanta Wannan  Me Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar II ya nemi Gwamnati ta yi dokar sanya ido a kafafen sadarwa saboda chin Mutuncin da ake yiwa manyan mutane yayi yawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *