Wednesday, March 18
Shadow

Rahama Sadau ta kaddamar da bikin baje-kolin fina-finai a arewacin Najeriya

Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta kaddamar da bikin baje-kolin fina-finan Arewacin Najeriya.

Bikin dai na son laluɓo hanyoyin fito da ƙwarewar al’ummar arewacin Najeriya.

An samu halartar ministar raya al’adun Najeriya, Hannatu Musawa da shugaban hukumar fina-finai, Ali Nuhu da kuma sauran masu ruwa da tsaki.

Karanta Wannan  'Yan majalisa sun tambayi ministan kudi Wale Edun ya gaya musu yanda aka yi da kudin tallafin man fetur da aka cire, saidai yace ba zai fada ba a gaban 'yan jarida saidai a sirri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *