Friday, December 26
Shadow

Rahama Sadau ta kaddamar da bikin baje-kolin fina-finai a arewacin Najeriya

Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta kaddamar da bikin baje-kolin fina-finan Arewacin Najeriya.

Bikin dai na son laluɓo hanyoyin fito da ƙwarewar al’ummar arewacin Najeriya.

An samu halartar ministar raya al’adun Najeriya, Hannatu Musawa da shugaban hukumar fina-finai, Ali Nuhu da kuma sauran masu ruwa da tsaki.

Karanta Wannan  Kwankwaso ya karbi 'yan APC 1,230 da suka koma jam'iyyar NNPP

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *