Friday, January 16
Shadow

Rahama Sadau ta kaddamar da bikin baje-kolin fina-finai a arewacin Najeriya

Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta kaddamar da bikin baje-kolin fina-finan Arewacin Najeriya.

Bikin dai na son laluɓo hanyoyin fito da ƙwarewar al’ummar arewacin Najeriya.

An samu halartar ministar raya al’adun Najeriya, Hannatu Musawa da shugaban hukumar fina-finai, Ali Nuhu da kuma sauran masu ruwa da tsaki.

Karanta Wannan  An sake dawukye Dalibai a jihar Naija, Gwamnatin jihar Naija ta tabbatar da hakan saidai tace laifin hukumomin makarantar ne dan Gwamnati ta samu Rahoton hakan zai iya faruwa tace a kulle makarantu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *