Tuesday, March 17
Shadow

Rahotanni sun ce, Israela ta kashe Falasdinawa 50 a wani mummunan hari data kai Rafah, Kalli Bidiyon yanda mutane suka kone kurmus

Rahotanni sun nuna yanda Israela ta kai wani mummunan hari a wajan sansanin ‘yan gudun Hijira dake Rafah.

Harin yayi sanadiyyar wuta ta tashi a sansanin inda mutane akalla 50 suka kone kurmus.

An ta ganin gawarwakin mutane sun kone ana zakulosu a bidiyon da suke ta yawo a shafukan sada zumunta.

Saidai hakan na zuwane bayan da kotun majalisar dinkin Duniya ta baiwa Israelan umarnin daina kai hari Rafah:

https://twitter.com/CensoredMen/status/1794815544425873773?t=YnxpkOAzQnE8MDsF5KvKOg&s=19
https://twitter.com/syylllia/status/1794855529753506121?t=vZml1Ho1zA4AK7Yvdj7yew&s=19
https://twitter.com/jacksonhinklle/status/1794824350195167660?t=5qymwlqoX0GFP57gJcujrQ&s=19

Abin jira a gani shine wane mataki majalisar dinkin Duniyar zata dauka tunda dai gashi Israela bata daina kai hare-haren ba?

Karanta Wannan  An kori malamin jami'ar ATBU Bauchi Dr. Usman Mohammed Aliyu saboda zargin aikawa dalibarsa matar aure sakonnin batsa sannan yace idan bata yadda yayi lalata da ita ba zai kayar da ita jarabawa

1 Comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *