Saturday, March 15
Shadow

Shari’ar da ake min yaudarace, Gara ma in mùtù a daure kawai, ba zan kara zuwa kotu ba>>Nnamdi Kanu ya magantu

Shugaban haramtaciyyar kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu dake daure ake zarginsa da cin amanar kasa ya sha Alwashin ba zai kara zuwa kotu ba.

Kanu ya bayyana hakane inda yace shari’ar da ake masa yaudara ce kawai.

Kanu yace dalili daya zai sashi ya ci gaba da zuwa kotu shine idan za’a gurfanar dashi a gaban kotun dake da cikkakken ikon a kudin tsarin mulkin Najeriya.

Kanu ya kawo dalilai da yawa da yace yana ga kotunan da ake kaishi a yanzu ba zasu iya masa hukuncin da ya dace ba.

Karanta Wannan  Amarya ta zuba Gguba a Abincin walimar aurenta a jihar Jigawa, Mutum daya ya mutu, Ango ya kwanta rashin lafiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *