Saturday, May 2
Shadow

Shugaba Tinubu ya kaddamar da titin Legas zuwa Ibadan da aka kammala

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da titin Legas zuwa Ibadan da aka kammala wani sashe inda ake ci gaba da aiki a wani sashe na titin.

A yayin kaddamarwar, Shugaba Tinubu ya bayyana muhimmancin Titi wajan karfafa tattalin arzikin kasa.

Ya bayyana cewa, Gwamnatinsa zata yi kaimi wajan tabbatar da samar da tituna da zasu hada birane da karkara dan ci gaban tattalin arzikin kasa.

Shugaban kasar wanda gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya wakilta ya bayyana cewa, yana kuma jinjinawa ministan ayyuka, Dave Umahi kan jajircewarsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo daga wajan Bikin Diyar Gwamnan Katsina, A'isha Dikko Radda, Kudin da aka yi wasa dasu a waja yasa wasu na fadin Wanan watan babu Albashi a Katsina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *