Thursday, February 26
Shadow

Shugaba Tinibu zai tabbatar zaben 2027 ya zama sahihi>>Inji Kakakin majalisar Dattijai, Tajudeen Abbas

Kakakin majalisar Dattijai, Tajudeen Abbas ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai tabbatar da zaben Shekarar 2027 ya zama Sahihi.

Ya bayyana hakane a yayin ganawa da wasu turawa ranar Alhamis.

Yace majalisar tarayya na kan gyaran dokar zabe dan tabbatar da sahihancin zaben me zuwa.

Yace sun hada kai da majalisar Dattijai dan ganin ba’a samu banbancik ra’ayi ba game da gyaran dokar zaben.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Kakakin Jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *