
Rahotanni sun bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da sunan matacce a cikin sunayen wadanda yake son baiwa mukamin jakadanci zuwa majalisa.
Wanda shugaban ya aika shine Sen. Adamu Garba Talba wanda tun a 14 ga watan Yuli da ya gabata ya rasu.
Dan Asalin Jihar Yobene.
