Friday, January 16
Shadow

Shugaba Tinubu ya aika da sunan Màtàccè ga majalisa a matsayin wanda zai baiwa mukamin Jakada

Rahotanni sun bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da sunan matacce a cikin sunayen wadanda yake son baiwa mukamin jakadanci zuwa majalisa.

Wanda shugaban ya aika shine Sen. Adamu Garba Talba wanda tun a 14 ga watan Yuli da ya gabata ya rasu.

Dan Asalin Jihar Yobene.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kotu ta tasa keyar tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige zuwa gidan yarin Kuje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *