Wednesday, March 18
Shadow

Shugaba Tinubu ya baiwa jami’an tsaron Najeriya umarnin su gaggauta magance matsalar tsarin jihar Benue

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa jami’an tsaron Najeriya umarnin su gaggauta magance matsalar tsaron Najeriya.

Tinubu ya bayar da wannan umarnine biyo bayan rahotanni dake cewa an kashe mutane kusan 200 a jihar Benue.

A baya dai har shugaban sojojin Najeriya sai da ya sanar da komawa jihar ta Benue da dama saboda kamarin matsalar tsaron jihar.

Cikin wadanda aka kashe a wannan sabon harin hadda jami’an tsaro 5.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wannan dansandan nata shan ruwan Allah wadai saboda yanda ya shiga wata mota dake dauke da mutane a Kano, ya taka Birki, wanda hakan na iya haifar da Khàdàry

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *