Friday, January 16
Shadow

Shugaba Tinubu ya rantsar da Gwamnan Rikon kwarya na jihar Rivers

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya rantsar da gwamnan rikon kwarya na jihar Rivers, Vice Admiral Ibok-Étè Ibas (retd.).

Bikin rantsarwar ya samu halartar shugaban ma’aikata, Femi Gbajabiamila, da babban lauyan Gwamnati, Mr Lateef Fagbemi, SAN, da kuma sakataren shugaban kasa, Mr Hakeem Muri-Okunola.

Da misalin karfe 12:48 pm ne Ibas ya shiga fadar Shugaban kasar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Fasto Chris Okafor ya durkusa a gaban mutanen cocinsa yana neman Afuwarsu inda yace zargin da Doris Ogala ta mai gaskiyane amma yana neman Afuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *