Thursday, March 20
Shadow

Shugaba Tinubu ya rantsar da Gwamnan Rikon kwarya na jihar Rivers

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya rantsar da gwamnan rikon kwarya na jihar Rivers, Vice Admiral Ibok-Étè Ibas (retd.).

Bikin rantsarwar ya samu halartar shugaban ma’aikata, Femi Gbajabiamila, da babban lauyan Gwamnati, Mr Lateef Fagbemi, SAN, da kuma sakataren shugaban kasa, Mr Hakeem Muri-Okunola.

Da misalin karfe 12:48 pm ne Ibas ya shiga fadar Shugaban kasar.

Karanta Wannan  Yawanci masu sharhi akan dakatar da sanata Natasha Akpoti jahilaine, kamar wanda ba musulmi bane yace zai fassara Qur'ani>>Sanata Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *