Sunday, June 1
Shadow

Shugaba Tinubu ya rantsar da Gwamnan Rikon kwarya na jihar Rivers

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya rantsar da gwamnan rikon kwarya na jihar Rivers, Vice Admiral Ibok-Étè Ibas (retd.).

Bikin rantsarwar ya samu halartar shugaban ma’aikata, Femi Gbajabiamila, da babban lauyan Gwamnati, Mr Lateef Fagbemi, SAN, da kuma sakataren shugaban kasa, Mr Hakeem Muri-Okunola.

Da misalin karfe 12:48 pm ne Ibas ya shiga fadar Shugaban kasar.

Karanta Wannan  ALLAH SARKI: Aishat Aliyu Mamancy Ta Bar Wasiyya Cewa "Ina Roko Duk Ranar Da Labarin Mutuwata Ya Riske Ku, Don Allah Ku Roka Min Rahamar Ubangiji"

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *