Tuesday, March 17
Shadow

Shugaba Tinubu zai fara duba ayyukan Ministoci dan ganin wanne yafi kokari

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai fara duba ayyukan Ministocinsa dan ganin wanne yafi kokari a cikinsu.

Hakan ya bayyana ne daga wata majiya dake kusa da fadar shugaban kasar.

Za’a duba kokarin ministocinne a cikin watanni 3 na farko na shekarar 2015.

Hukumar CDCU wadda Hadiza Bala Usman ke jagoranta ce ke tattaro bayanan ministocin.

Rahoton Punchng yace Tuni Ministocin da basu yi kokari ba sun fara tunanin me zai je ya dawo.

Karanta Wannan  'Yan Kasuwar Kwai sun koka da rashin ciniki inda suka nemi Shugaba Tinubu ya kawo musu dauki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *