Monday, March 17
Shadow

Shugaba Tinubu zai halarci taron ci gaban Kasashe a Abu Dhabi

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci taro kan ci gaban kasashe a Abu Dhabi.

Taron zai wakanane ranar 12 zuwa 18 ga watan Janairu inda shi kuma shugaba Tinubu zai bar Najeriya ranar Asabar, 11 ga watan Janairun, kamar yanda me magana da yawunsa, Bayo Onanuga ya sanar.

Onanuga yace Shugaban kasar UAE, Sheikh Mohamed bin Zayed Al Nahyan ne ya gayyaci shugaba Tinubu zuwa taron.

Karanta Wannan  Kalli Hotunan Gawurtaccen me Gàrkùwà da mutane da jami'an tsaro suka kama

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *