Tuesday, February 24
Shadow

Shugaban karamar hukuma a jihar Jigawa ya bayyana cewa a yanzu suna samun kudin su kai tsaye daga gwamnatin tarayya

Wani shugaban karamar hukuma a jihar Jigawa ya bayyana cewa, a yanzu suna samun kudin shigarsu kai tsaye daga gwamnatin tarayya.

Ya bayyana hakane bayan gargadin da shugaba Tinubu yawa gwamnoni cewa a daina yin katsalandan a kudaden kananan hukumomi a rika basu kudadensu kai tsaye.

Wannan na tabbatar da cewa, an ji gargadin na shugaba Tinubu.

Karanta Wannan  Kalli bidiyon Soja yana kuka da bankwana na karshe kamin a kkasheshi a fagen yaki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *