Thursday, February 26
Shadow

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da Wike da Fubara

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da dakataccen gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara a fadarsa a daren ranar Alhamis.

Shugaban ya kuma gana da wakilan majalisar dokokin jihar ta Rivers.

Saidai babu cikakken bayanin kan abinda suka tattauna.

Karanta Wannan  Kasar Afghanistan ta yi dokar hana mata tsayuwa kusa da taga

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *