
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da dakataccen gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara a fadarsa a daren ranar Alhamis.
Shugaban ya kuma gana da wakilan majalisar dokokin jihar ta Rivers.


Saidai babu cikakken bayanin kan abinda suka tattauna.