Thursday, February 5
Shadow

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi gwamnatin Tinubu ta dauki mataki kan matsalar tsaro ko ya aiko sojojin kasarsa zuwa Najeriya

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi Gwamnatin Najeriya da cewa, ta dauki mataki na magance matsalar tsaro musamman wadda ta shafi khisan Khiyashi da ake zargin yiwa Kiristoci.

Yace ya baiwa Ma’aikatar yaki ta kasarsa umarnin daukar mataki akan Najeriya muddin lamarin bai canja salo ba.

Ya bayyana hakane a shafinsa na yanar gizo.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na ci gaba da shan yabo saboda yanda yake Hidimtawa Mahaifiyarsa da ya kai aikin Umrah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *