Friday, December 5
Shadow

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi gwamnatin Tinubu ta dauki mataki kan matsalar tsaro ko ya aiko sojojin kasarsa zuwa Najeriya

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi Gwamnatin Najeriya da cewa, ta dauki mataki na magance matsalar tsaro musamman wadda ta shafi khisan Khiyashi da ake zargin yiwa Kiristoci.

Yace ya baiwa Ma’aikatar yaki ta kasarsa umarnin daukar mataki akan Najeriya muddin lamarin bai canja salo ba.

Ya bayyana hakane a shafinsa na yanar gizo.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Dangantaka tsakanin Amurka da Israyla na kara tsami, yanzu haka mataimakin shugaban kasar Amurka, JD. Vance ya soke ziyarar da yake shirin kaiwa kasar saboda rashin jin dadin fadada hàrè-hàrèn da Israyla ke kaiwa Gàzà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *