Friday, September 11
Shadow

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi gwamnatin Tinubu ta dauki mataki kan matsalar tsaro ko ya aiko sojojin kasarsa zuwa Najeriya

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi Gwamnatin Najeriya da cewa, ta dauki mataki na magance matsalar tsaro musamman wadda ta shafi khisan Khiyashi da ake zargin yiwa Kiristoci.

Yace ya baiwa Ma’aikatar yaki ta kasarsa umarnin daukar mataki akan Najeriya muddin lamarin bai canja salo ba.

Ya bayyana hakane a shafinsa na yanar gizo.

Karanta Wannan  Duk budurwar da Saurayi ya aika mata da kudin mota da niyyar cewa ta je ta sameshi amma ta ki zuwa zata iya fuskantar hukunci, Hukumar 'yansandan Najeriya ta gargadi 'yan mata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *