Friday, January 16
Shadow

Sojojin da suka yi Juyin mulki a kasar Guinea Bissau sun saki Goodluck Jonathan

Sojojin da suka yi juyin Mulki a kasar Guinea Bissau sun saki tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan.

Jonathan na kasar a yayin da aka gudanar da juyin mulkin a matsayin dan sa ido kan zabe.

Saidai daga baya, sojojin sun raka shi filin Jirgi inda ya bar kasar.

Karanta Wannan  Bidiyon: Gwamnatin Jihar Legas ta fara kamen mabarata dake kan Tituna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *