
Sojojin da suka yi juyin Mulki a kasar Guinea Bissau sun saki tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan.
Jonathan na kasar a yayin da aka gudanar da juyin mulkin a matsayin dan sa ido kan zabe.
Saidai daga baya, sojojin sun raka shi filin Jirgi inda ya bar kasar.