Friday, December 26
Shadow

Sojojin da suka yi Juyin mulki a kasar Guinea Bissau sun saki Goodluck Jonathan

Sojojin da suka yi juyin Mulki a kasar Guinea Bissau sun saki tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan.

Jonathan na kasar a yayin da aka gudanar da juyin mulkin a matsayin dan sa ido kan zabe.

Saidai daga baya, sojojin sun raka shi filin Jirgi inda ya bar kasar.

Karanta Wannan  Kalli Hotunan Katuwar Doyar da ba'a taba ganin me girmanta ba da aka noma a Jos, Jihar Filato

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *