Wednesday, April 8
Shadow

Sojojin da suka yi Juyin mulki a kasar Guinea Bissau sun saki Goodluck Jonathan

Sojojin da suka yi juyin Mulki a kasar Guinea Bissau sun saki tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan.

Jonathan na kasar a yayin da aka gudanar da juyin mulkin a matsayin dan sa ido kan zabe.

Saidai daga baya, sojojin sun raka shi filin Jirgi inda ya bar kasar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Sadiya Haruna tana fadar cewa zata sha Jini saidai ta fito tace wasa ne take

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *