Friday, June 26
Shadow

Sojojin da suka yi Juyin mulki a kasar Guinea Bissau sun saki Goodluck Jonathan

Sojojin da suka yi juyin Mulki a kasar Guinea Bissau sun saki tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan.

Jonathan na kasar a yayin da aka gudanar da juyin mulkin a matsayin dan sa ido kan zabe.

Saidai daga baya, sojojin sun raka shi filin Jirgi inda ya bar kasar.

Karanta Wannan  Da Duminsa:An bayyana wata aika-aika da Nafiu Bala Gombe ke shirin yiwa su Atiku da jam'iyyar ADC gobe Talata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *