Wednesday, March 25
Shadow

Tauraruwar Fina-Finan kasar Amurka, Angelina Jolie ta yi Allah wadai da shuwagabannin kasashen Duniya saboda kyalewa da suka yi anawa Falas-dinawa kisan kiyashi

Tauraruwar Fina-finan kasar Amurka, Angelina Jolie ta yi Allah wadai da kisan da akewa Falasdinawa.

Sannan kuma tace Tana zargin shuwagabannin kasashen Duniya da suka saka Ido suna ganin yanda akewa Falasdinawa kisan kiyashi.

Jolie dai dama ta kasance me son tallafawa mutane inda a baya ta yi aiki da majalisar dinkin Duniya wajan bada ayyukan agaji.

Karanta Wannan  Bidiyo Da Duminsa: Kungiyar Hezzbuollaahh ta wulakanta kasar Israela inda ta lalata abinda take tare makamai dashi sannan ta shiga har inda Israelan ke ajiye danyen manta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *