Wednesday, March 18
Shadow

Tinubu ya faɗa wa ‘yanmatan Najeriya ‘ku ciyo mana kofi’

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya nemi tawagar ƙwallon ƙafa ta matan ƙasar da ta kai masa kofin gasar ƙasashen Afirka yayin da suke shirin buga wasan ƙarshe a yau Asabar.

Najeriya za ta kara da mai msaukin baƙi Morocco a birnin Rabat domin neman lashe kofin a karo na 10 jimilla, yayin da Moroccon ke neman kofin a karon farko.

“A madadin ƙasar nan baki ɗaya, muna goyon bayanku tare da yin addu’ar ku yi nasara a daren yau, yayin da kuke neman kafa tarihin cin kofi na 10,” a cewar Tinubu cikin sanarwar da fadar shugaban ta fitar.

Karanta Wannan  Hoto: Davido ya nuna yanda yayi zabe a kasar Amurka, Saidai 'yan kasar Africa ta kudu sunce karya yake a bola ya dauki kuri'ar yayi hoto da ita dan ace shi dan America ne

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *