Wednesday, March 18
Shadow

Tinubu Ya Kaddamar Da Aikin Inganta Ruwan Sha A Abuja

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu; Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike; Karamar Ministan Abuja, Mariya Mahmoud, da Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje, da sauran manyan baki a yayin kaddamar da aikin inganta cibiyar rarraba ruwan sha ta babban birnin Abuja a yau Litinin.

Karanta Wannan  Bidiyo: Na tafka Kuskure sosai a rayuwata, ko makiyi na ban so ya shiga wahalar dana shiga, Akwai sanda ake ta so a aureni, naki amma yanzu kuma so nake in yi aure kamin in koma ga mahalicci na>>Inji Ummi Nuhu a sabuwar hirarta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *