Tuesday, August 11
Shadow

Tinubu Ya Kaddamar Da Aikin Inganta Ruwan Sha A Abuja

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu; Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike; Karamar Ministan Abuja, Mariya Mahmoud, da Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Ganduje, da sauran manyan baki a yayin kaddamar da aikin inganta cibiyar rarraba ruwan sha ta babban birnin Abuja a yau Litinin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: 'Yan Najeriya nata Allah wadai bayan da suka ga kusan duka Gwamnoni da ma'aikatan fadar shugaban kasa sun raka Shugaba Tinubu kasar Ingila

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *