Tuesday, May 27
Shadow

Tsadar rayuwa tasa yanzu da yawan ‘yan Najeriya basa iya sayen magunguna>>Kungiyar masu Hada magunguna ta Najeriya

Kungiyar masu hada magunguna ta koka da cewa tsadar rayuwa tasa yanzu mutane da yawa basa iya sayen magunguna.

Kungiyar ta alakanta hakan da tashin farashin magunguna da kayan hadasu da karyewar farashin dala da dogaro da shigo da kayan hada magunguna da shigo da magungunan daga kasashen waje.

Kungiyar ta bayyana hakane a wajan wani taro da aka yi a A Legas na masu ruwa da tsaki a cikinta.

Karanta Wannan  Na Rantse Da Allah Ba Za Mu Bari Tinubu Ya Zarce A Zaben 2027 Ba, Domin Mulkinsa Ya Haifar Da Koma Baya Ga Nijeriya, Inji Atiku Abubakar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *