Friday, December 5
Shadow

WAEC ta fitar da sakamakon jarrabawar 2025

Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta Afirka ta Yamma, WAEC ta fitar da sakamakon jarrabawar 2025 a Najeriya.

Cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na X, ta ce ta saki sakamakon ne a yau Litinin 4 ga watan Agustan 2025.

Hukumar ta kuma buƙaci ɗaliban da suka rubuta jarrabawar da su shiga shafinta na http://waecdirect.org. domin duba sakamakon jarrabawar tasu.

Karanta Wannan  Ji abinda Bello Turji yayi bayan da yaga sojoji sun kashe me gidansa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *