Tuesday, March 17
Shadow

Wallahi Hulata tafi Madugun Iska, Jahili(Kwankwaso), Kuma na fishi iya Turanci>>Alhassan Ado Doguwa

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Dan majalisar Wakilai daga jihar Kano, Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa yafi Tsohon Gwamnan jihar, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso iya Turanci.

Sannan ya ce hularsa ta fi Kwankwaso, ya bayyana hakane a wajan wani jawabi da yayi a gaban al’ummar mazabarsa da ya yadu sosai a kafafen sada zumunta.

Kalli Bidiyon a kasa:

https://twitter.com/tudunwada__mi/status/1924098827432149440?t=vBKrLSgx2T5RSFf6J5VdWQ&s=19

Ga dayan Bidiyon:

https://twitter.com/tudunwada__mi/status/1924158975425003877?t=rndTIfpBGveLpj2h2jk4gA&s=19

Mutane da yawa sun bayyana mabanbanta ra’ayoyi akan lamarin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Naji Soja Boy yayi sabuwar Waka me suna da Tif da Taya, saidai mutane sun ki sauraren wakar, muna nan muna Addu'ar kada Allah ya bashi abinda yake so>>Inji Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *