Monday, February 16
Shadow

Wallahi Hulata tafi Madugun Iska, Jahili(Kwankwaso), Kuma na fishi iya Turanci>>Alhassan Ado Doguwa

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Dan majalisar Wakilai daga jihar Kano, Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa yafi Tsohon Gwamnan jihar, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso iya Turanci.

Sannan ya ce hularsa ta fi Kwankwaso, ya bayyana hakane a wajan wani jawabi da yayi a gaban al’ummar mazabarsa da ya yadu sosai a kafafen sada zumunta.

Kalli Bidiyon a kasa:

https://twitter.com/tudunwada__mi/status/1924098827432149440?t=vBKrLSgx2T5RSFf6J5VdWQ&s=19

Ga dayan Bidiyon:

https://twitter.com/tudunwada__mi/status/1924158975425003877?t=rndTIfpBGveLpj2h2jk4gA&s=19

Mutane da yawa sun bayyana mabanbanta ra’ayoyi akan lamarin.

Karanta Wannan  Yunwa da talauci, fatara, rashin tsaro sun addabi mutanen arewa Amma ana yunwa Tinubu Waka Yana anashuwa, Yana holewa. Babu Kimi. Akwai ranar kin dillanci>>Inji Mahadi Shehu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *