Thursday, February 5
Shadow

Wani Magidanci ya je ofishin ‘yansanda na jihar Kano inda yace zai kara aurene shine ya baiwa matarsa Naira Miliyan 2 toshiyar baki, shine yake neman shawara ko hakan ya sabawa doka?

Wani magidanci ya je ofishin ‘yansanda na jihar Kano inda yace zai kara aurene dan haka ya baiwa matarsa toshiyar baki ta Naira Miliyan 2.

Shine yake neman shawara ko hakan ya dace da doka?

Kakakin ‘yansandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya wallafa labarin a shafinsa na Facebook.

Karanta Wannan  An ba ni minista ne domin APC ta ƙwato Kano - Yusuf Ata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *