Wednesday, March 18
Shadow

Wasu Daga Cikin Kayayyakin Da Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina Ta Kama Hannun Masu Aikata Laifuka Daban-daban Katsina

Wasu Daga Cikin Kayayyakin Da Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina Ta Kama Hannun Masu Aikata Laifuka Daban-daban Katsina.

A Karkashin Jagorancin Kwamishinan Yansanda, Aliyu Abubakar Musa A Cikin Shekarar Da Ta Gabata, Wanda Jami’in Hulda Da Jama’a Na Rundunar Yan Sandan Jihar Katsina, ASP Abubakar Sadiq Aliyu Ya Baje-kolin Su Yau Alhamis.

Daga Jamilu Dabawa, Katsina

Karanta Wannan  Gwamnonin Jihohin Arewa maso yamma sun bayar da hutun gobe Talata, 15 ga watan Yuli a matsayin ranar hutu dan jimamin Buhari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *