Thursday, December 25
Shadow

Ya kamata a kama Soja Yerima a ladaftar dashi saboda abinda yawa Wike>>Inji Mujahid Asari Dokubo

Tsohon Tsageran Naija Delta, Mujahid Asari Dokubo ya bayyana cewa, ya kamata a kama sojan ruwa, Yerima a hukuntashi biyo bayan abinda yawa Wike.

Asari Dokubo a sanarwar da ya fitar a wani Bidiyo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta yace ba wai yana goyon bayan Wike bane, yana goyon bayan gaskiyane.

Yace a Najeriya ne kadai irin haka zata faru kuma sojan yasha Lallai.

Karanta Wannan  Kalli Hotuna: Uwargidan Gwamnan Bauchi, Hajiya Aishatu Bala Mohanmed (Sarauniyar Bauchi) Kenan A Cikin Kicin Tana Girki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *