Thursday, February 26
Shadow

‘Yan Bìndìgà sun kàshè babban Limamin juma’a na Masallacin juma’a na farko a garin Maru jihar Zamfara da ‘ya’yansa 2

Rahotanni daga karamar Hukumar Maru dake jihar Zamfara na cewa ‘yan Bindiga sun kashe babban limamamin masallacin juma’a na farko a garin watau Malam Salisu Suleiman Liman tare da ‘ya’yansa 2.

Tun ranar February 13, 2025 ne aka sace liammin tare da wasu mutane.

Me kawo rahotanni akan harkar tsaro, Bakatsinene ya tabbatar da hakan.

Karanta Wannan  Wannan wane irin hukunci ne? Kotu ta daure barawon doya wadda kudinta bai wuce Naira 35,000 shekaru 3 a gidan yari, da aiki me wahala, sanan babu zabin biyan tara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *