Friday, December 5
Shadow

‘Yan Bìndìgà sun kàshè babban Limamin juma’a na Masallacin juma’a na farko a garin Maru jihar Zamfara da ‘ya’yansa 2

Rahotanni daga karamar Hukumar Maru dake jihar Zamfara na cewa ‘yan Bindiga sun kashe babban limamamin masallacin juma’a na farko a garin watau Malam Salisu Suleiman Liman tare da ‘ya’yansa 2.

Tun ranar February 13, 2025 ne aka sace liammin tare da wasu mutane.

Me kawo rahotanni akan harkar tsaro, Bakatsinene ya tabbatar da hakan.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Masu zagin mu akan wai yanzu bama wa'azi me zafi irin wanda muke yi Lokacin mulkin Goodluck Jonathan basu da wuta basu da Aljannah kuma basu da Siradi>>Sheikh Kabir Gombe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *