
Rahotanni daga karamar Hukumar Maru dake jihar Zamfara na cewa ‘yan Bindiga sun kashe babban limamamin masallacin juma’a na farko a garin watau Malam Salisu Suleiman Liman tare da ‘ya’yansa 2.
Tun ranar February 13, 2025 ne aka sace liammin tare da wasu mutane.
Me kawo rahotanni akan harkar tsaro, Bakatsinene ya tabbatar da hakan.