Friday, July 17
Shadow

‘Yan Bìndìgà sun kàshè babban Limamin juma’a na Masallacin juma’a na farko a garin Maru jihar Zamfara da ‘ya’yansa 2

Rahotanni daga karamar Hukumar Maru dake jihar Zamfara na cewa ‘yan Bindiga sun kashe babban limamamin masallacin juma’a na farko a garin watau Malam Salisu Suleiman Liman tare da ‘ya’yansa 2.

Tun ranar February 13, 2025 ne aka sace liammin tare da wasu mutane.

Me kawo rahotanni akan harkar tsaro, Bakatsinene ya tabbatar da hakan.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Rundunar yan sandan Najeriya na neman wani bátưré ruwa a jallo bayan ta bakaɗo yana kitsa yadda za a yiwa Tinubu júyíɲ mulkí

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *