Sunday, May 25
Shadow

‘Yan kasar waje guda dubu daya da shida sun karbi shaidar zama ‘yan Najeriya

‘Yan kasar waje guda dubu da shida ne suka karbi shaidar zama ‘yan Najeriya a cikin shekaru 8 da suka gabata.

Lamarin ya farune daga shekarar 2017 zuwa shekarar 2023.

Saidai wannan lamba an kirgata ne kawai akan wanda shugaban kasa ya baiwa takardar zama ‘yan kasar, ba’a saka wanda suka je ofishin hukumomi ba suka

An fara lissafinne daga Gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Karanta Wannan  Ƴansanda sun ce sun kuɓutar da mutum 10 da aka sace a titin Funtua-Gusau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *