Thursday, February 5
Shadow

‘Yan kasar waje guda dubu daya da shida sun karbi shaidar zama ‘yan Najeriya

‘Yan kasar waje guda dubu da shida ne suka karbi shaidar zama ‘yan Najeriya a cikin shekaru 8 da suka gabata.

Lamarin ya farune daga shekarar 2017 zuwa shekarar 2023.

Saidai wannan lamba an kirgata ne kawai akan wanda shugaban kasa ya baiwa takardar zama ‘yan kasar, ba’a saka wanda suka je ofishin hukumomi ba suka

An fara lissafinne daga Gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Karanta Wannan  An Yi Zargin Kimanin Riyal Din Saudiyya 750,000, Kwatankwacin Sama Da Naira Miliyan Ɗari Uku, Wasu Masu Mulkin Nijeriya Suka Rinƙa Kama Ɗakunan Alfarma, (Presidential Suits) A Manyan Otel Ɗin Kusa Da Harami Dake Makka A Kwanakin Goman Karshen Watan Ramadan Da Ya Wuce, Cewar Alaramma Isma'il Maiduguri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *