Friday, January 16
Shadow

‘Yan majalisar Dattijai sun tafi hutun wata biyu

‘Yan majalisar Dattijai sun tafi hutun watanni biyu da suka saba yi duk shekara.

Sai nan da watan Satumba 23 sannan zasu dawo daga hutun.

Saidai kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa, sauran kwamitin majalisar zasu ci gaba da aiki a yayin da ake hutun.

Karanta Wannan  Duk wanda ke samun Naira Dubu daya da dari biyar(1,500) A Najeriya a kullun ba karamin me sa'a bane>>Gwamnatin Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *