
Jihohi 3 ne suka fi yawan masu dauke da cutar Kanjamau me karya garkuwar jiki a Najeriya.
Jihohin sune Rivers, Benue, and Akwa Ibom, hakan ya bayyana ne daga hukumar dake kula da cutar ta kasa.
Rahoton yace mutane sama da miliyan 2 ne ke fama da cutar a Najeriya.
Jihohin dake da yawan mutane masu cutar sune kamar haka:
Rivers nada mutane 208,767
Benue na da mutane 202,346
Jihar Akwa Ibom na da mutane 161,597
Jihar Legas na da mutane 108,649
Jihar Anambra na da mutane 100,429
Sai Abuja dake da mutane 83,333
Delta na da mutane (68,170)
Imo na da mutane (67,944)
Enugu na da mutane (61,028)
Edo na da mutane (60,095)
Taraba na da mutane (58,460)
abia na da mutane (54,655)
Kaduna na da mutane (54,458)
Kano na da mutane (53,972)
Jihar Filato na da mutane 51,736
Borno na da mutane (50,433)
Hutudole.com ya ci gaba da kawo muku cewa jihar Oyo na da mutane (50,063)
Sai Cross River na da mutane (43,452)
Jihar Ogun na da mutane (43,348)
Sai Nasarawa na da mutane (44,993)
Hutudole ya fahimci jihar Adamawa na da mutane 40,059
Sai Gombe na da mutane (31,825)
Jihar Jigawa na da mutane (31,409)
Osun na da mutane (30,714)
Jihar naija na da mutane (29,756)
Hutudole ya ruwaito jihar Kwara na da mutane (20,259)
Sai Kebbi na da mutane (19,339)
Jihar Ekiti na da mutane (18,857)
Sai Sokoto na da mutane (15,223)
Jihar Ebonyi na da mutane (14,151)
Sai Zamfara na da mutane (13,253)
Hutudole ya fahimci jihar Kebbi ce me mutane mafiya karanci masu dauke da cutar Kanjamau din a Najeriya inda take da mutane (11,956)