Thursday, February 26
Shadow

YANZU-YANZU: Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga kasar Iran na cewa shugaban juyin juya hali na kasar Ayatollah Khameini ya baiwa sojojin kasar Umarnin su mayarwa da kasar Israyla martani.

Martanin farko shine kasar Iran ta jefawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100.

Rahoton yace sojojin Israyla sun ce suna kokarin tare wannan hari.

Karanta Wannan  Kasar Jamus ta Bude daukar 'yan Najeriya aiki, tana neman mutane 400,000, duba yanda zaku nemi wannan damar aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *