Tuesday, November 18
Shadow

YANZU-YANZU: Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga kasar Iran na cewa shugaban juyin juya hali na kasar Ayatollah Khameini ya baiwa sojojin kasar Umarnin su mayarwa da kasar Israyla martani.

Martanin farko shine kasar Iran ta jefawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100.

Rahoton yace sojojin Israyla sun ce suna kokarin tare wannan hari.

Karanta Wannan  Wadda tafi kowa tsufa a Duniya ta mùtù tana da shekaru 116

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *