Thursday, February 12
Shadow

YANZU-YANZU: Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga kasar Iran na cewa shugaban juyin juya hali na kasar Ayatollah Khameini ya baiwa sojojin kasar Umarnin su mayarwa da kasar Israyla martani.

Martanin farko shine kasar Iran ta jefawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100.

Rahoton yace sojojin Israyla sun ce suna kokarin tare wannan hari.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mu a wajan mu duk malamin da ya je gaisuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi ko ya aika sakon ta'aziyya to munafiqi ne kuma ba Ahlussunah bane>>Inji Malam Sagir

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *