Tuesday, February 24
Shadow

YANZU-YANZU: Tinubu yayi hannu da hannu da sabon Fafaroma na duniya a birnin Rome na kasar Italiya.

Tinubu yayi hannu da hannu da sabon Fafaroma na duniya a birnin Rome na kasar Italiya.

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Lahadi ya halarci taron addu’a tare da sauran shugabannin duniya domin bikin fara jagorancin sabon Fafaroma Mai Alfarma, Pope Leo

Karanta Wannan  Da Tinubu ya zarce a 2027 gara ma koda daga kudu ne a sake samun wani ya zama shugaban kasa>>El-Rufai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *