Wednesday, August 12
Shadow

YANZU-YANZU: Tinubu yayi hannu da hannu da sabon Fafaroma na duniya a birnin Rome na kasar Italiya.

Tinubu yayi hannu da hannu da sabon Fafaroma na duniya a birnin Rome na kasar Italiya.

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Lahadi ya halarci taron addu’a tare da sauran shugabannin duniya domin bikin fara jagorancin sabon Fafaroma Mai Alfarma, Pope Leo

Karanta Wannan  Da Duminsa: Mutum daya ya rigamu gidan gaskiya, wasu suka jikkata a Turmutsitsun daya faru a gidan karamin Ministan Tsaro, Bello Matawalle dake jihar Zamfara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *