Wednesday, April 8
Shadow

Yau za a fara jigilar maniyata a Najeriya

A Najeriya a yau Juma’a ne ake sa ran jirgin farko na maniyatan aikin hajjin bana na ƙasar zai tashi zuwa ƙasar Saudiyya.

Hukumar alhazan ƙasar ta ce jirgin farko zai fara jigilar maniyyata 315 na jihohin Imo da Abia da kuma Bayelsa zuwa ƙasar Saudiyya.

Za a ci gaba da jigilar maniyatan daga Bauchi da Kebbi da jihohin Osun da kuma Legas.

Karanta Wannan  Bidiyon: Ganin yanda matar shugaban kasa ta shiryawa 'yan majalisar dattijai Liyafa yayin da ake ta fama da matsalar tsaro a Najeriya ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *