Saturday, July 18
Shadow

Yau za a fara jigilar maniyata a Najeriya

A Najeriya a yau Juma’a ne ake sa ran jirgin farko na maniyatan aikin hajjin bana na ƙasar zai tashi zuwa ƙasar Saudiyya.

Hukumar alhazan ƙasar ta ce jirgin farko zai fara jigilar maniyyata 315 na jihohin Imo da Abia da kuma Bayelsa zuwa ƙasar Saudiyya.

Za a ci gaba da jigilar maniyatan daga Bauchi da Kebbi da jihohin Osun da kuma Legas.

Karanta Wannan  Zamu fara rabawa talakawa da basu iya cin abinci abinci kyauta kamar yanda ake yi a kasar Amurka>>Inji Gwamnatin Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *