Thursday, June 5
Shadow

Yayin da lamura ke kara kazancewa: Kasar Pakistan ta harbo Jiragen yakin India 25

Rahotanni daga kasar Pakistan na cewa kasar ta harbo jiragen yakin makwabciyarta, India guda 25.

Hakan na zuwane yayin da lamura ke kara kazancewa tsakanin kasashen Biyu.

Kasar India ce dai ta fara harbawa Pakistan makami wanda ya kashe mutane farar hula.

Kasar ta Pakistan tuni ta mayar da martani.

Karanta Wannan  Hotunan Ƙauran Bauchi Bala Mohammed na neman takarar shugaban ƙasa suna ci gaba da karaɗe wasu sassan Arewacin Nijeriya. Mene ne ra'ayoyin ku, kuna ganin zai kai labari a zaɓen shakarar 2027?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *