
Rahotanni daga kasar Pakistan na cewa kasar ta harbo jiragen yakin makwabciyarta, India guda 25.
Hakan na zuwane yayin da lamura ke kara kazancewa tsakanin kasashen Biyu.
Kasar India ce dai ta fara harbawa Pakistan makami wanda ya kashe mutane farar hula.
Kasar ta Pakistan tuni ta mayar da martani.