Wednesday, April 8
Shadow

Za A Shafe Makonni Biyu Ana Buɗe Ayyuka Albarkacin Cikar Shugaban Ƙasa Tinubu Shekaru Biyu A Kan Mulki

Za A Shafe Makonni Biyu Ana Buɗe Ayyuka Albarkacin Cikar Shugaban Ƙasa Tinubu Shekaru Biyu A Kan Mulki.

Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shugaban ƙasa Tinubu ya kafa gagarumin tarihin samar da manyan ayyuka masu tasiri a fagen shugabancin Najeriya.

Dan haka, za a shafe tsawon makonni biyu ana buɗe ayyukan da ya yi a Abuja ta fannin tituna, ruwa, da sauran ɗumbin ayyukan raya ƙasa, albarkacin cikarsa shekaru biyu a matsayin shugaban ƙasar Najeriya.

Karanta Wannan  Ku yi hakuri da tsayawa takara sai nan da shekarar 2031 bayan Tinubu ya gama >> Babban Sakataren gwamnati, George Akume ya gayawa 'yan Siyasar Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *